AREWA24 ita ce gidan talabijin din nishadantarwa na farko mai yada shirye-shiryenta 24/7 da harshen Hausa wacce Hausawa suka kirkira don masu jin yaren Hausa.
Babban zaben Alfawa na nan tafe a shirinmu na Kwana Casa'in. Ku kaddara Kuna cikin wannan zabe, wanne gwamna ne zabinku (A.) Maidankwali ko Kuma. (B.) Maihula? Mu je zuwa!!
INNALILLAHI WAINNA ILAIHI RAJI'UN:
Allah yayi wa Umar Yahaya Malumfashi waton Bankaura ko Kafi Gwamna acikin shirin Kwana Casain rasuwa.
Kafi Gwamna yana daya daga cikin jarumai wanda suke bada gudunmawa sosai a Masana’antar Kannywood.
Allah masa rahama ya bada hakurin rashin sa
Shi ma shirin
#Labarina
, zai cigaba a zango na 2 a daren yau
#Litinin
. Kamar kuma yadda kuka bukata, mun mayar da lokacin shirin zuwa karfe 8:00 na dare.
@AminuSaira
A wannan makon, wato ranar Lahadi mai zuwa, za mu kawo maku kashi na 13, kuma na karshe a wannan zangon na
#KwanaCasain
, Shirye - shirye sun yi nisa don daukar zango na biyu na shirin
Albishirin ku ma'abota kallon
#AREWA24
jira ya kare, shirin
#KwanaCasain
zango na bakwai (7) zai fara zuwa muku ranar Lahadi 3 ga watan April da misalin karfe 8:00 na dare.
Dija ba ta yi nasarar shawo kan Presdo ba don ganin ya rabu da Sumayya. Wacce mafita Sumayya ke da ita a yanzu ? Ku kasance da shirin
#Labarina
da karfe 8:00 na dare.
Kadan daga kashi na biyu na shirin
#KwanaCasain
da za ku kalla a wannan makon, a kan akwatin talabijin da manhajar
#AREWA24OnDemand
ranar Lahadi 12 ga watan Afrilu. 🎉
A ko da yaushe, AREWA24 na alfahari da dumbin masu kallon mu, wadan da a sakamakon goyon bayanku mu ke samun irin duk nasarorin da mu ke samu. MU NA MURNAR CIKA SHEKARA HUDU DA KASANCEWA TARE DA KU.
Muna farin cikin gabatar maku da sabon wasan barkwanci mai dogon zango, mai taken
#GidanBadamasi
. Sabon shirin zai fara zuwa a makon farko na watan Octoba.
Mu na ba ku hakuri game da matsalar sauti da ta faru a yayin gabatar da shirin
#KwanaCasain
na jiya
#Lahadi
. Za mu tabbatar mun yi maganin wannan matsala kafin sati mai zuwa.
@jekainu
Shirin
#GidanBadamasi
da ku ka dade muma jira zai dawo a zango na biyu. Ranar Alhamis da karfe 8:00 na dare. Nazir Adam Salih ne ke rubuta shirin, yayin da Falalu A. Dorayi ke bayar da umarni
A yayin da shirin
#DadinKowa
ke kokarin daukar wani sabon salo, za mu gabatar da shiri na musamman a gobe
#Asabar
a daidai lokacin da ake haska shirin na
#DadinKowa
don yin nazari kan yadda tafiyar ta samo asali.