Bayan an gano cewa shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Abba Kyari na dauke da cutar coronavirus, Aisha Buhari ta sa wa maigidanta dokar 'ta-baci'. Hatta ofishi ta hana shi fita.
Sarkin Musulmi ya tura sako ga duk wani Musulmi a Najeriya kan 10 na karshen Ramadana.
Ya ce, ya kamata kowa ya koma ga Allah, a fara daukar matakin yin addu'o'i.
Shugaba Tinubu ya shiga ganawar sirri yanzu haka da Sarkin Kano na 14, Sanusi Lamido.
Wannan ne karo na farko da suka sa labule tun bayan da Tinubu ya karɓi mulkin Najeriya.
A makon da ya gabata, Tinubu ya dakatar da gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
“Ba zan ce Kwankwaso mutumin banza ba ne, ba zan zagi Kwankwaso ba. Kwankwaso ya yi aiki a Gwamnan Kano, tsakani da Allah fa nake fada maka.” - Kashim Shettima
'Yan Najeriya sun shawarci
@MBuhari
ya nada toshon kwamishina, Muhammad Wakili, wanda ake ewa lakabi da 'Singham', a matsayin sabon mukaddashin shugaban
@officialEFCC
matukar so yake a yi aiki tukuru; ba ha'inci, ba tsoro, ba alfarma, ba sani, ba sabo.
Wata likita yar arewa mai suna Dakta Halima Abubakar ta wallafa bukatarta na neman mijin aure a shafin soshiyal midiya.
Matashiyar budurwar ta wallafa wani kyakkyawan hotonta tare da tambayan mabiyanta ko suna bukatar matar aure.
Shugaba Tinubu ya shiga takara da Shugaban ƙasar Rasha, Vladimir Putin.
Tinubu ya ƙulla yarjejeniya domin samar da iskar gas zuwa nahiyar Turai.
Ƙasar Rasha dai ita ce babbar mai samar da iskar gas ga nahiyar Turai.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya nemi kotu ta yi wa hukumar EFCC iyaka da shi.
Ganduje ya bukaci babbar kotu a Kano ta hana EFCC bincikensa a kan bidiyon dala.
“Wallahi ba za mu ba ka Gwamnan Kano ba, banza mai bakin jini. Ta gama zagin uwa ta da uba na.
“Uba na ya na kabari.” Inji Abba Kabir Yusuf yayin da yake fadin silar sabaninsa da Aisha Yusuf Bichi.
Gudaji Kazaure ya bakaɗo sunayen duk waɗanda ya dace Tinubu ya cafke su yi bayani.
Sunayen da ya faɗa sun kunshi ministoci da manyan muƙarraban Muhammadu Buhari.
Sadiya Farouq, Malami, Emefiele, Bawa suna cikin sunayen da aka ji daga bakin Kazaure.
Innalillahi wa inna ilahir rajiun!
Allah ya karbi rayuwar shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Giro Argungu.
Giro ya rasu ne a yau bayan fama da jinya a Birnin Kebbi da ke jihar Kebbi.
Za a sallaci mamacin a gobe Alhamis 7 ga watan Satumba.
ungiyar Arewa ta gano shirin da ake yi na lalata siyasar Arewa gabanin zaben 2027.
A ikirarin kungiyar, hatta janye sunan El-Rufai da Kwankwaso daga ministoci shiri ne.
Buba Galadima ya ce rabin mutanen Kano za su iya fadawa cikin wuta su mutu idan Kwankwaso ya ce su fada.
A cewar Galadima, ba a banza ake kiran Kwankwaso da 'Jagora' ko 'Madugu' ba, akwai sirri a ciki.
"Na zo a makare, amma na gaggauta na gana da ita. Da na daga hannu na, shugaban majalisa ya yi niyyar kyale ni in yi magana. Amma sai mataimakin shugaban majalisa ya ba shi shawara ka da a bar ni in yi magana."
- Gudaji Kazaure a kan binciken CBN
Wanne gwamna ne ka sani yake da motar hawa daya tak kuma bashi da gidan kan shi? Wanne gwamna ne ka sani wanda yake kai ziyara asibitoci da tsakar dare? Wanne gwamna ne ka sani ya taba kwana a sansanin 'yan gudun hijira?
Kashin Shettima da matar shugaba Tinubu sun halarci zaman majalisar dattawa na bankwana.
Shettima na wakiltar Borno ta tsakiya, Remi Tinubu kuma Legas ta tsakiya zasu sauka ranar Talata.
Yan makonni da barin mulki, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fara fitowa a bidiyon barkwanci.
An dai gano Bashir Ahmed tare da shahararren mai wasan barkwancin nan mazaunin China, Bello Galadanci.
Kwamishinan yaɗa labaran Ganduje ya ce gwamnatinsu ba ta siyar da asibitin Hasiya Bayero ba.
Ya ce gwamna mai ci na yanzu, Abba Gida Gida ya yi wa tsohon gwamna mummunar fahimta.