KWANKWASIYYA LOYALIST 🔴🔴
Engineer Saifullahi muktar baiwa gama we specialize in phone, computer and all electronic devices both hardware and software repair.
Yanzu-yanzu Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Engr. Abba Kabir a matsayin halastaccen Gwamnan Jahar Kano, Wanda ya lashe za6ensa da halastattun kuri'u mafi rinjaye kamar yadda hukumar za6e ta ayyana a watan maris.
Labari mafi bakin ciki da zai zowa
Innalillahi wa inna ilaihirrajiun. 😭
Bashir Sagagi Dan kwankwasiyya wanda ya yanke jiki ya fadi jiya. Yau Allah ya karbi abinsa. Allah ya gafarta masa.
Bari na gwada nauyin jagora a page dinnan.
Ku ajiye Mana hoton kwankwaso Wanda yafi burgeku a comment section sadaukarwa ga duk wani Dan kwankwasiyya na duniya
Pls Yan adawa baa inviting dinku anan only kwankwasiyya family
Ta LEKO TA KOMA A JAHAR KANO
Wannan fa shi Ake kira da muguwar rawa gara kin tashi duba da inda mukaga fiskokin wadannan mutane muna Addu,a Allah ya Kara cire musu kwanciyar hankali da walwala Ameen ya Allah.
By the grace of God, the Supreme Court will confirm the election of Kanawa, what they elected in 2019 (H.E Abba K. Yusuf) was taken away, and they chose more in 2023 and it is planned to be taken away in the Court; God willing, this time God will have his power over those
Idan Muka Tuna Gwagwarmayar Da Annabawa Da Sahabbai sukai Kafin Su Kafa Daular Musulunci Sun sha Bakar Wahala, Dan Haka Muma Kwankwasiyya Da Sannu Zamu Kafa Daular Adalci A Nigeria Bama Kano Ba.
Siyasa ce ta fidda Sarki Sanusi daga Gidan Dabo, kuma siyasar ce za ta maida shi kan karagar sa, idan lokaci ya yi.
Sai a yi hakuri da hakan, idan ta kasance.
Innalillahi wa inna ilaihi Raju un Allah yayiwa Alh Bukar Makoda rasuwa za ai jana iza a gidansa dake Gwammaja muna Addu a Allah yajikansa ya kyautata makwancinsa yasa Aljannah makoma in tamu tazo Allah yasa mucika da imani.
Alhamdulilla! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!!
Kaddara ai mumini takeci, intaci kafiri ridda tayi.
Allah mun karba Kuma mungode.
Allah ubangiji ya sa Hakan yazame mana alkhairi da jihar Kano, kasa Baki daya.
ya Allahu ya rahamanu ya Razaku ya wahabu ya azizu ya gaffuru Allah Ka tabbatarwa da alhaji abba Kabir kurerasa a kotun koli Al farmar sayyadina rasulullah s a w
Insha Allahu Abba Zaiyi Nasara A Kotu Kuma Ranar Daza'a Yanke Hukunci, Ya Allah Ka Bamu Nasara Dan Ɗan Gata Muhammad Rasulillah Sallallahu Alaihi Wasallam.
Allahu akbar yau ranar juma'ah a yaune mahaifiyata ta Cika shekara 17 da rasuwa ina me rokon ubangiji ya jaddada rahama a gareta tare da dukkan Musulmin da suka rasu
Juma'at mubarak 🕋🕋
JUST IN- Kano State deputy governor H.E Comdr
@Aminugwarzo
visited the SSG to the kano state government Dr. Abdullahi Baffa Bichi, at his home after being illness for the past few days. May he be well and other relatives without a home and a hospital, Amen.
Today, The Kano state government has begun construction 🚧 of the Yamadawa- Kuntau road. We are lucky to have such Person in our State Thank you sir
@Kyusufabba
........ Mun yi Imani ba wanda ya isa ya canja kudirar Allah, ABBA Allah ya kaddara ya ci zabe duk mai yunkurin canja ikon Allah in Sha Allahu sai ya tuzarta...
Allah ka taimaki gwamnan kano ABBA ka ba shi nasara a kotun daukaka Kara da kotun koli.
Member of the federal assembly representing KMC
@kokisagir
a special meeting the Kano State Governor Alhaji Abba Kabir Yusuf at his office in the Kano State Governor's office
Hankalin ka kwance yake zabin kanawa. Babu me canza qaddara kuma babu mai sauke wani sai Allah. Allah kai muka barwa komai,Kanuna ikon ka Akan zalunci da Azzalumai ya Hayyu Ya qayyum🥰👏🏽
Ga yan uwanmu, abokan arzikinmu da masoyanmu, ku kwantar da hankalinku, mu cigaba da addu'a.
Har yanzu Maigirma Alhaji Abba Kabir Yusuf shine halattaccen Gwamnan Jihar Kano kuma zai cigaba da dukkanin ayyukan alkhairan da yake yi, sannan kuma zaiyi nasara a Kotun Daukaka Kara
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJIUN 😭😭
Yanzunnan ake sanar da ni Asma'u ta rasu, tabbas na ji rasuwar yarinyarnan Allah ya sani mun damu da rashin lafiyarta, ana ta shirye-shiryen fita da ita kasar India ashe ba za ta kai ba.😭
Muna mika sakon taaziyarmu ga iyayanta